Home Uncategorized An Ga Watan Azumin Ramadan Kasar Saudiya

An Ga Watan Azumin Ramadan Kasar Saudiya

7
0

An Ga Watan Azumin Ramadan Kasar Saudiya

Ƙasar Saudiyya ta bayar da sanarwar ganin watan Azumin Ramadan.

Fadar Sarkin Saudiyya ce ta bayyana hakan a wani saƙo da ta wallafa a shafinta na X ranar Lahadi. 

Hakan na nufin ranar Litinin ce ɗaya ga watan Ramadan a ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here