Home Labarai Ƙidayar Jama’a a Watan Nuwamba: Abu ɗaya ake jira

Ƙidayar Jama’a a Watan Nuwamba: Abu ɗaya ake jira

1
0

Hukumar ƙidayar jama’a ta ƙasa NPC ta ce tana son ta aiwatar da ƙidayar a watan Nuwamba na 2024.
Shugaban hukumar Nasir Isah Kwarara ya ce buƙatar ta su tana ƙarƙashin amincewar shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Ya ce sun shirya da kashi 70 a gudanar da aikin tsaikon da ake samu yana iya shafuwar nasarar da ake son samu a shirin majalisar Dunkin Duniya na 2020.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here